Atiku ya yaba wa Matasan Najeriya saboda matsa lamba da suke yi wa hukumomi wajen ganin an rushe…
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, a ranar Lahadi ya jinjina wa matasan Nijeriya saboda juriyar da suka nuna na tursasa wa jami’an ‘yan sanda su soke rundunar yan sanda ta musamman da ke yaki da Yan Fashi da makami …